iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, ungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa ta yi kakkausar suka a kan shugabar gwamnatin Myanmar Aung Suu kyi kan kisan kiyashi a kan msuulmin Rohingya.
Lambar Labari: 3481913    Ranar Watsawa : 2017/09/19